Addu’a Taken Chanza Rayuwan Ka

Menene addu’a? Bani da tabaci idan addu’a yakan canza wani abu. Ko zaka gaya mani yaya addu’a zan canza rayuwa ta? Ko Allah yana jin addu’an kowane mutum? Wani yace mani Allah yan jin addu’oi wadansu mutane na musamman?