Magana Da Allah

Mene addu’a? Wane lokace ne ya dace domin addu’a? Me yasa zan yi addu’a fiye sau daya a rana? Me sa matane sunace “Amin” gayan an gama addu’a? Cikin addu’an da ka yi da farko cikin wannan shiri ka ce “ cikin sunan Yesu” Me kake nufi da haka? Me ake nufi da yin addu’a cikin sunan Yesu?